SHAIKH AN-NAWAWI DA MAULUDIN MANZO (S) WAHABIYAWA: KARFIN HALI - BARAWO DA SALLAMA Shahararre kuma babban Malami masanin hadisai a duniyar Sunnah "Shaikh Abu Zakariyya Yahya bin Sharaf an-Nawawiy" wanda aka fi sanin sa da "Imam An-Nawawi. Wannan Malami shine wanda ya tattara hadisai guda arba'in a lilltafi guda wanda ake kiran sa "Arba'una Hadith" . Wannan littafi ya shahara ta yanda ake koyar da shi a makarantun addini a duniyar sunna. Anan Nigeria kuwa bayan karantar da shi da akeyi a makarantun addinin musulunci an sanya wannan littafi a manhajar karantar da dalibai darasin Addinin Musulunci tun daga makarantar karamar sakandare (JSS level) har zuwa babban sakandare (SS level). A cikin littafin ne a hadisi na biyar ya rawito hadisin da ya tuke da Ummul Muminina A'isha, Wanda take cewa Manzon Allah s.a.w.a yace; "Man Ahdatha fi Amrina Haza Malaisa Minhu Fahuwa Raddun" Ma'ana Duk wanda ya fari wani abu daga cikin wannan al'...
AN BUDE WANNAN SHAFI NE DON BAYYANA HUJJOJIN DA SH'ANCI YA GINU AKAI NA AQIDA DA FIQHU DA SAURAN AL'AMURA, SANNAN DA TUNKUDE SHUBUHOHI DA QARAIRAYIN DA AKE JINGINA WA AQIDAR DAGA BANGARE MAKIYANSA.